Takaicin Shaikh Zakzaky A Kan Kashe Jami'an Tsaron Nigeria
Kalli wani yankin Video din Mauludin Manzon Allah (S) a shekarar 2014 a garin Zariya.
A ciki, Jagoran Harkar Musulunci a Nijeriya, Shaikh Ibraheem Zakzaky ya nuna takaicinsa dangane da yadda ake tura jami'an tsaron Sojoji da Yan Sandan Nijeriya ana kashe su da sunan fada da Boko Haram.
No comments:
Post a Comment